Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar APC ta rasa daruruwan mambobinta a gudunmar Adewole a karamar hukumar Ilorin ta yamma a jihar Kwara, sun sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP mai adawa.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya goyi bayan takarar shugabancin kasa na Atiku/Okowa a zaben 2023, rahoton The Cable. Mr Jonathan ya bayyana hakan ne a
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya sake daga adadin nade-naden hadimansa a fannin siyasa daga 28,000 zuwa 50,000, The Nation ta ruwaito da yammacin Alhamis.
Iskar guguwar sauya sheka na kara dumfarar jam'iyyar APC a 'yan kwanakin nan, jiga-jigan jam'iyyar sun sauya sheka a Ogu-Bolo zuwa jam'iyyar adawa ta PDP...
Nyesom Wike ya tabbatar da cewa bai da matsala da takarar Atiku Abubakar. Gwamnan jihar Ribas yace yana goyon bayan Atiku/Okowa, amma sai a sauke Iyorchia Ayu.
Tsohon shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Jibrin, ya ce ya yi murabus daga kujerarsa ne domin wanzar da zaman lafiya.
Gwamnan jijar Benue, Samuel Ortom ya bayyana cewa, al'ummar Inyamurai na da duk abin da ake bukata su mulki Najeriya matukar aka basu daman yin hakan a kasar.
Yayin da jam’iyyar PDP ke tsaka da rikici, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya lashi takobin cewa ba zai taba yarda arewa ta mamaye komai na jam’iyyar ba.
Idan kuka zabi Atiku Abubakar da Ifeanyi Okowa a zaben shugaban kasan 2023 mai zuwa, zasu kawo karshen yunwa, wahala da talaucin da yan Najeriya ke fama da shi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari