Jam'iyyar PDP
Rahoto ya zo cewa ‘Yan siyasa da-dama daga jihar Ekiti sun yi watsi da nada su da aka yi a cikin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar yace baiga dalilin da zai sa ƴan kabilr Igbo kin zabarsa ko jam'iyyarsa a kakar zaben 2023 ba
Mai ɗakin ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ta buga sabuwar baranbarama yayin da take kokarin jan hankalin mutane su zabi PDP .
Jam'iyya mai kayan marmari wato NNPP ta amshi dubunnan magoya bayan PDP a jihar Gombe. Ɗan takarar gwamna a jam'iyyar shine ya tarbe su zuwa jam'iyyar ta su
Yayin da ake raɗe-raɗin cewa tawagar gwamnan jihar Ribas ta fara shirin zaɓar Tinubu a matsayin wanda zasu goyawa baya, jam'iyyar PDP ta bayyana gaskiya kan
Jam'iyyar PDP tana jimamin rashin magoya baya, yayin da jam'iyyar APC kuwa ke murna tare da farin ciki sabvida samun karin magoya baya a cikinta gabanin zaben
A maimakon tsohon Gwamnan jihar Bauchi, Mohammed A. Abubakar ya bi bayan AVM Sidique Abubakar mai ritaya, yana tare da Gwamna Bala Mohammed ne a zaben 2023.
Ademola Adeleke ya ce ana bin Gwamnatin jihar bashin N400bn. Gwamna Gboyega Oyetola ne ya laftowa Jiharsa bashin Naira Biliyan 18 da ya rasa zaben tazarce.
A Taraba, Shugabannin Jam’iyyar Labour Party sun dakatar da Shugabar LP. Shugabar da aka dakatar daga ofis har na tsawon watanni 6 ta ce sharri ake yi mata
Jam'iyyar PDP
Samu kari