Jam'iyyar PDP
Yan takarar shugaban kasa a Nigeria sun sanya hannu wajen shirin zaman lafiya, wanda kwamitin zaman lafiya na kasa, wanda Abdulsalam Abubakar ya jagoranta.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar mazabar Enugu ta gabas yace dakatar da shi da babban jam'iyyar hamayyar tayi kan zargin cin amanar jam'iyya ya saba ka'ida
Titi Abubakar, uwar gidan Alh. Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar, PDP, ta ce mijinta ne sanadin nasarorin da aka samu a gwamnatin Obasanjo.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP, ta dakatar da Sanata Nnamani Chimaroke da wasu mutum bakwai daga jam’iyyar. Sanatan yana fitowa fili yi wa Bola Tinubu kamfen.
Karar Kwana takai shugaban jam'iyyar PDP, na karamar hukumar ENugu wajen yakin neman zaben, inda kuma anan ne ajalisa yayi, ya yanke jiki ya fadi ya mutu..
A labarin da muke samu, wasu jiga-jigan PDP a jihar su dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP sun bayyana komawa APC mai mulkin kasar nan tun shekaru 8.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde bai halarci gangamin yakin neman zaben shugabancin Atiku Abubakar ba wanda ke gudana yau Alhamis, 19 ga watan Janairu a Ibadan.
Dan mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Festus Keyamo ya musan batun Atiku na bawa yan jam'iyarsa kwamgila
Jam'iyyar PDP ta magantu kan zargin da jam'iyyar APC tayi wa dan takararta na cewa shi ba barawo bane, kuma ba da alaqa da cin hanci da rashawa a tarihinsa
Jam'iyyar PDP
Samu kari