Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar APC tayi wani babban rashi a jihar Adamawa inda ɗaruruwan magoya bayanta suka fice zuwa jam'iyyar PDP. Sun ce za su yi PDP tun daga sama har ƙasa
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, tsagin PDP da Shehu Sagagi ke jagoranta a jihar Kano sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP ta su Kwankwaso.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku ABubakar ya bayyana sharrin da ke tattare da manufar CBN na sauya kudi da kuma halin da 'yan kasa ciki yanzu.
Tsohon dogarin tsohon shugaban kasa kuma ɗan takarar kujera lamba daya a zabem 2023 karkashin AA, Hamza Al-Mustapha, ya musanta labarin cewa sun yi maja da PDP.
Ƙungiyar dattawan Arewa ta nesanta kanta da marawa takarar Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP baya. Ƙungiyar tace bata da wani ɗan takara a babban zaɓen 2023.
Ganin cewa yan takarar da suke muradi suna iya kara masu karfi ko shafar makomar siyasarsu, gwamnoni PDP sun dauki bangarorin da za su yi wa aiki a zaben gobe.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya roki mazauna Adamawa da Najeriya baki ɗaya su yi amfani wannan dama mai tsaka su zabi PDP.
Jirgin yakin neman zaben takarar kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar PDP ya zo karshe inda dan takarar jam'iyyar ya dira jiharsa ta Adamaw
Wasu jam'iyyun siyasa biyar a Najeriya sun rushe tsarinsu zuwa cikin inuwar jam'iyyar PDP kana sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Jam'iyyar PDP
Samu kari