Jam'iyyar PDP
APC ba ta yarda PDP ta yi nasara a Bauchi ba, ta ce magudi aka tafka a zaben 2023, kuma ‘yan daba sun yi aiki, an hana mutane kada kuri’a, haka aka yi a Delta.
Yadda sakamakon zaben gwamnan jihar Zamfara ke fitowa a zaben bana na ba da mamaki. An ce dan takarar PDP ne kan gaba a zaben na bana da aka yi a jihar Arewa.
Shugaban kamfen Bola Tinubu a Arewa maso Yamma watau Gwamna Matawalle Ya fadi zabe. Lawal Dare ya samu kuri’u 377,726, Bello Mohammed Matawalle yana da 311, 976
Jam'iyyar PDP mai mulkin jihar Ribas ya kama hanyar lashe zaben gwamnan da aka kammala ranar 18 ga watan Maris, 2023 bayan nasara a kananan hukumomi 23 reras.
Wannan rahoto yana dauke ne da sakamakon Gwamnan Jihar Kaduna. Uba Sani da Isa Ashiru su na yin kan-kan-kan a Kaduna. Wanda ya yi nasara zai gaji Nasir El-Rufai
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka yi awon gaba da wasu manyan jami'an hukumar zabe ta INEC da ke dauke da sakamakon zaben da aka yi a Maradun.
Dan takarar mataimakin shugaban ƙasa ya yi nasarar kawo wa PDP jiharsa a zaben gwamna, haka nan APC ta rasa jihar Filato, jihar Daraktan Kamfen Bola Tinubu.
Jam'iyyar PDP a Jihar Katsina ta bayyana cewa zata tafi kotu bayan hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta sanar da sakamakon zabe inda jamiyyar APC ta yi nasara
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta fara tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Neja guda 25. Bago da Kantigi ne manyan yan takara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari