Jam'iyyar PDP
Dan takarar gwamnan jihar Ogun a zaben bana ya ce akwai wadanda ke bibiyar rayuwarsa za su yi masa illa bayan da ya shigar da kara a gaban kotu game da zabe.
Majami’ar jam’iyyar PDP ta kasa ta sanar da yin azumi mako guda da addu’o’i don samun nasarar tsohon mataimakin shugaban kasa a kotun sauraron kararrakin zabe.
Yanzu muke samun labarin yadda jiga-jigan APC suka shiga wata ganawa da tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa kan ba Tinubu goyon baya a mulkinsa da ke tafe.
Tsohon minista kuma jigo a jam’iyya mai mulki ta APC, Femi Fani-Kayode ya yi ba’a ga tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben da ya wuce, Alhaji Atiku Abubakar.
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya kaddamar aikin gina rukunin gidaje wansa har zuwa watan Mayu, 2023, ba'a kammala gina su ba, tun 2017 aka fara aikin.
Gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ya fara jin ƙanshin nasarar Atiku Abubakar a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa har yanzu yana jin mulki zai dawo gare shi saboda magudin da aka tabka a zaben da ya gudana.
Alhaji Atiku Abubakar, da gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo na cikin waɗanda suka fara isa dakin taron da jam'iyyar PDP ta shiryawa sabbin zababbun gwamnoni.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta ɗage sauraron ƙarar da Atiku Abubakar, ya shigar yana ƙalubalantar nasarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari