Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP a jihar Jigawa ta bayyana rashin gamswarta da sakamakon zaben gwamna da aka gabatar a jihar a baya-bayan nan, tace zata dauki mataki na kwato haki
Ofishin Jamiyyar APC reshen jihar Zamfara ya Hadu da Harin Yan Jagaliya, Mutane Biyu Sun rigamu Gidan Gaskiya, Yayin da Akayi asarar Dukiya Mai yawa a Harin
Tsohon mataimakin shugaban kasa a Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana sakonsa ga 'yan Najeriya a lokacin da aka fara Azumin watan Ramadana mai alfarma na bana.
Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas ya bayyana alfarmar da ya yi wa Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP amma bai nuna godiyar Allah da hakan ba.
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, wasu 'yan bangan siyasa sun lalata ginin cibiyar gwamnati ta NBTI a lokacin murnar lashe zaben gwamna.
Mun jero ‘yan siyasar da ake gani sun yi asara biyu a zaben nan, sun hada da Bukola Saraki, Sule Lamido da Aminu Waziri Tambuwal a PDP da Simon Lalong a APC.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana ɗan takarar gwamna na PDP a matsayin wanda ya samu nasarar lashe zaben jihar Enugu nai cike da ruɗani.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue yace ya kafa kwamiti na musamman da zata kula da mika mulki ga sabuwar gwamnatin jam'iyyar APC a ranar 29 ga watan Mayun 2023
Daga karshe, hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana sakamakon zaben gwamna daga karamar hukumar karshe wacce ta kawo rudani a Jihar Abiya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari