Jam'iyyar PDP
Sanata Dino Melaye, daya daga cikin neman tikitin PDP a zaben gwamnan Kogi ya caccaki Gwamna Nyesom Wike saboda furucin da ya yi a kansa a baya-bayan nan.
Gwamna Nyesom Wike ya yi watsi da yiwuwar nasarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben gwamnan jihar Kogi idan har ta ba Dino Melaye tikitinta.
Sanatan PDP daga jihar Ebonyi da ke kudu maso gabashin Najeriya, ya bayyana cew aba bu wani abun ta da jijiyoyin wuya dan Atiku ya sha kashi a hannun Tinubu.
Sanatan jam'iyyar Peoples Democratic Party ( PDP) a jihar Ebonyi, Obinna Ogba, ya bayyana cewa PDP ita ta janyowa kanta rashin nasarar da tayi a zaɓen jihar.
Babban faston kasar Primate Elijah Ayodele, ya gargadi Gwamna Dapo Abiodun da wasu zababbun gwamnoni biyu da kada su yi farin ciki tukuna don za a iya tsige su.
Manyan yan siyasa daga jam'iyyun adawa da suka hada Gwamna Nyesom Wike, Olusegun Osoba da kuma James Ibori sun goyi bayan Wase ya zama kakakin majalisar wakilai
‘Yan adawa sun fara kutun-kurun, ana so a mamayi Jam’iyyar APC. ‘Yan PDP, LP, APGA, YPP da NNPP su na ganin adadinsu ya kai su iya tsaida wanda zai zama shugaba
Gwamnan jihar Abiya, Okezie Ikpeazu, ya mance da kalubalen da yake sha bayan ɗan takarar PDP ya sha kaye a zaben gwamnan da aka kammaƙa hannun Labour Party.
Jam'iyyar PDP ta tubure inda ta bayyana cewa lallai sai dai a sauke Mallam Hudu Yunusa Ari daga matsayin kwamishinan zaben jihar Adamawa kafin ran 15 ga Afrilu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari