Jam'iyyar PDP
Wata majiya mai tushe daga kwamitin gudanarwa na ƙasa na jam'iyyar Peopels Democratic Party (PDP) ya bayyana dalilin ganawar Wike da Bukola Saraki.
Sanata Dino Melaye, ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar PDP a zaben jihar Kogi mai zuwa ya ce sau hudu ya tsallake rijiya da baya a harin kisan kai.
Kotun ƙolin Najeriya ta kori karar da ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar SDP ya shigar kan zaben gwamnan jihar Delta wanda aka yi ranar 18 ga watan Maris. 2023.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli ta yi watsi da ƙarar da jam'iyyar PDP da ɗan takararta Atiku Abubakar, suka ɗaukaka kan nasararsa a zaɓe.
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Nasarawa, David Ombugadu, ya yi tsokaci kan batun cewa yana shirin korar sarakunan gargajiya.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana yadda Tinubu ya zubar wa Najeriya mutunci a idon duniya kan takardun bogi da ya mallaka.
Shugaban jam'iyyar PDP a karamar hukumar Ede ta Arewa, Alhaji Jimoh Oyekanmi ya rasu a jiya Talata 10 ga watan Oktoba bayan kammala aiki a ofishinsa.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Kaduna ta samu koma baya biyoo bayan sauya sheƙar da kansilolinta suka yi zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Alhaji Atiku Abubakar, tsohon shugaban kasa ya yi martani kan zargin da wasu yan APC ke masa na yin amfani da jabun sakamakon jarrabawar WAEC ta gama sakandare.
Jam'iyyar PDP
Samu kari