Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar NNPP ta mayarwa Atiku da martani cewa ya daina neman janyo dan takararta, Rabiu Kwankwaso cikin shari’arsa ta kalubalantar zaben nasara Shugaba Tinubu.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya shigar da sabbin shaidu na yin amfani da takardun bogi kan shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Kotunan zaben gwamnoni da ke zama a jihohi 28 sun yanke hukunci a jihohi 22. PDP, APC da Labour Party sun yi gagarumin nasara. Saura jihohi 8 da za a yi hukunci.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da hukuncin kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Abia, wanda ya tabbatar da nasarar Aƙex Otti.
Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamna ta kori ƙarar da jam'iyyar PDP da ɗan takararta na gwamna suka kalubalanci nasarar gwamna Alex Otti na Labour Party.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya gudanar da taron manema labarai kan takardun karatun shugaban kasa Bola Tinubu.
Sakataren tsare-tsare na jam'iyyar PDP ta ƙasa, Umar Bature, ya bayyana cewa ya maida motar Taraktan da ya ɗauka haya daga tsohuwar gwamnatin Aminu Tambuwal.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya soki tsarin tikitin Musulmi da Musulmi, ya ce bai dace da Najeriya ba idan aka duba bambancin addini a kasar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya ce ya na wannan yaki da kuma shari'a da Bola Tinubu don kwato wa 'yan Najeriya hakkinsu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari