Jam'iyyar PDP
Ranar Jumu'a, 12 ga watan Janairu, kotun koli ta zaɓi yanke hukunci kan nasarar gwamnonin jihohin Kano, Legas, Bauchi, Zamfara, Filato, Kuros Riba da Ebonyi.
Yayin da ke daf da yanke hukuncin karshe a shari'ar zaben gwamnan jihar Plateau, jami'yyar PDP ta shiga taitayinta inda ta ce a tashi da azumi don neman nasara.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihar Edo, Dan Majalisar Tarayya, Hon. Anamero Dekeri ya nuna sha'awar tsayawa takara a jam'iyyar APC.
Kotu mai daraja ta ɗaya a Najeriya ta kammala sauraro karar zaben gwamnan jihar Kuros Riba kuma bayanai sun nuna zata sanar da hukuncinta gobe Jumu'a.
Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom a matsayin zababben gwamnan jihar, ta yi fatali da korafe-korafen APC da NNPP.
Jiga-jigan PDP masu marawa Shugaba Bola Tinubu baya a Najeriya a maimakon Atiku. 'Yan siyasa irinsu Chimoroke Nnamani sun yi ta yabon Bola Tinubu har su ka bar PDP.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ogun inda Gwamna Dapo Abiodun ke jagoranta bayan sanar da sakamakon zaben watan Maris.
Kotun Koli ta sanya gobe Juma'a 12 ga watan Janairu a matsayin ranar raba gardama a shari'ar zaben gwamnan jihar Plateau tsakanin jam'iyyar PDP da APC.
Kotun Daukaka Kara ta ce a ranar Juma'a mai zuwa ne za ta yanke hukunci kan karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar gabanta kan zaben gwamnan jihar Kano.
Jam'iyyar PDP
Samu kari