Jam'iyyar PDP
Babbar kotun Abuja ta ayyana Sanata Samuel Anyanwu a matsayin halastaccen sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa, ta kuma aike da muhimmin sako ga INEC.
A makon nan ake sa ran kotun koli zata yanke hukunci kan nasarar wasu gwamnonin jam'iyyun APC, PDP da Labour Party daga yau Litinin zuwa ranar Jumu'a.
Kotun Koli da ke Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Delta da ke neman tsige Gwamna Sherrif Oborevwori na jam'iyyar PDP a jihar.
Kotun kolin Najeriya ta shirya raba gardama kan zaben gwamnan jihar Kano, Legas da wasu jihohin ranar Jumu'a, za kuma ta zauna kan wasu kararraki a makon nan.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan gwamnoni, sanatoci da yan majalisun da za su dawo APC.
Kotun koli ta zartar da hukuncin karshe kan shari'ar zaben gwamnan jihar Benue Kotun ta tabbatar da nasarar Gwamna Hyacinth Alia na jam'iyyar APC.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru da Chukwuma Odii na PDP.
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnonin jihohin Benue da Ebonyi a yau Litinin 8 ga watan Janairu a babban birnin Tarayya, Abuja.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Plateau ya bukaci kotun koli da ta tabbatar da hukuncin kotun daukaka kara wanda ya ba shi nasara a shari'ar zaben gwamnan jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari