Jam'iyyar PDP
Tsohon gwamnan jihar Plateau, Jonah Jang ya soki hukuncin Kotun Daukaka Kara da ta rusa zaben 'yan Majalisun Tarayya da jihohi a jihar da cewa babu adalci.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi magana kan yadda ya shiga cikin wani yanayi kafin kotun koli ta zartar da hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar.
Kotun Koli ta sanya ranar raba gardama a shari'ar zaben gwamnan jihar Kaduna tsakanin Gwamna Uba Sani na jam'iyyar APC da Isa Ashiru Kudan na PDP a Kaduna.
Gwamna Bala Mohammed ya yaba wa Shugaba Tinubu kan irin bin doka da kuma rashin tsoma baki a hukuncin Kotun Koli da aka yanke jiya Juma'a a Abuja.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya yi martani kan hukuncin da kotun koli ta yanke wanda ya tabbatar da nasararsa a zaben gwamnan jihar na 2023.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi magana kan yiwuwar kwace mulkin kasar nan daga hannun jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana cewa hukunce hukuncen da kotun kolin Najeriya ta yanke ya ƙara tabbatar da cin gashin kan ɓangaren shari'a a ƙasar nan.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya shirya jagaba a majar da jam'iyyun adawa ke shirin haɗawa domin karya APC da Bola Tinubu a 2027.
A yau Juma'a ce 12 ga watan Janairu aka yanke hukuncin jihohi da dama inda Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Bassey Otu na jam'iyyar APC a jihar Cross River.
Jam'iyyar PDP
Samu kari