Jam'iyyar PDP
Kotun Allah ya isa ya kammala sauraron kowane ɓangare a shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto kuma ta tanadi hukunci a zaman ranar Laraba, 17 ga watan Janairu.
Kotun daukaka kara mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta rushe nasarar Emmanuel Ukpong-Udo, mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Akwai Ibom.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Taraba wanda dan takarar NNPP, Farfesa Sani Yahaya ke kalubalantar zaben Gwamna Agbu Kefas na PDP.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan kiran da aka yi a kwnakin nan ga jam'iyyun adawa su yi hadaka domin kawar da ita a zaben 2027.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa da ke kalubalantar zaben Gwamna Sule Abdullahi a jihar wanda ya yi nasara a jam'iyyar APC.
Matasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP a jihar Nasarawa sun fito da yawansu don yin zanga-zanga gabannin hukunci mai muhimmanci da kotun koli za ta yanke.
Kuskure aka yi wajen tsige 'yan majalisun PDP irinsu Timothy Datong (Riyom); Rimyat Nanbol (Langtang); Moses Sule (Mikang); Salome Waklek (Pankshin) a Filato.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya yi godiya ga 'yan jihar bayan ya samu nasara a shari'ar zabe a Kotun Koli a ranar Juma'a 12 ga watan Janairu a Abuja.
Mai fashin baki a harkokin siyasa da al'amuran yau da kullum, Reno Omokri ya zayyano wasu dalilai tara da ke tabbatar da cewa mukin Tinubu ya fi na Buhari.
Jam'iyyar PDP
Samu kari