Jam'iyyar PDP
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kare matakin Tinubu inda ya ce ko ina yanzu akwai matsalar tsadar rayuwa a duniya.
Gwamnonin PDP sun ce Najeriya za ta bi tafarkin kasar Venezuela ko Bola Tinubu ya tashi tsaye. Gwamnonin PDP sun ce a nemawa al’umma mafitar kangin tattalin arziki.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mukhtar Ramalan Yero ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC watanni kadan bayan ya watsar da jami'yyar PDP mai adawa a jihar.
Gwamnonin da aka zaɓa karkahsin inuwar jam'iyyar PDP na ganawa yanzu haka a birnin tarayya Abuja kan hauhawar farashi da yunwar da ke damun yan ƙasa.
Gamayyar kungiyoyi masu goyon bayan jam'iyyar APC ta yi kira ga Atiku Abubakar, Peter Obi da sauran 'yan adawa su tsamo talakawan Najeriya daga talauci.
Tsohon mamban Majalisar jihar Ondo, Hon. Tomide Akinribido ya watsar da kashin jam’iyyar PDP tare da komawa APC mai mulkin jihar a jiya Juma'a 9 ga watan Faburairu.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 a jihar Akwa Ibom, John Akpanudoedehe, ya ce zai iya komawa jam'iyyar APC ne kawai idan aka cika wasu sharudda.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya amince da ɗaukar malamai 5000 da jami'an ilimi 250 a jihar Osun, ya kuma fitar da makudan kuɗin gyaran aikin ruwan sha.
Wanda ya kafa kungiyar PDP New Generation, Abdullahi Audu Mahmoud, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Jam'iyyar PDP
Samu kari