Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Yayin da ake fama da karancin wutar lantarki musamman a wannan wata mai albarka na Ramadan, Ministan makamashi ya yi magana kan inganta wutar lantarki a Najeriya.
Wani mazaunin Aba ya garzaya soshiyal midiya domin yin korafi kan yawan bar masu wuta da ake yi a yankinsu. Ya ce tsawon kwanaki biyar ba’a dauke wuta ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya dakatar da shugaban hukumar raya wutar lantarki a karkara REA, Ahmad Salihijo Ahmad da manyan daraktoci uku.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna takaicinsa kan rashin samar da isashshiyar wutar lantarki da kamfanonin Discos ke yi. Ya aike musu da gargadi.
Sanatoci sun yi zaman jira domin dawo da wutar lantarki kafin fara zamansu na ranar Talata, 5 ga watan Maris 2024 yayin da kamfanin AEDC yake bin wasu hukumomi bashi
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta kammala shirye-shirye don samar da wutar lantarki na awanni 24 a lokacin azumin Ramada.
Gwamnatin tarayya tana kokarin ganin ta shawo kan matsalar karacin lantarki a kasar nan. Kamfanonin AEDC, IEDC da TCN sun batawa Minista rai a kan rashin wuta
Bayan ɗage dukkanin takunkumi da kungiyar ECOWAS ta ƙaƙabawa kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso, an ci gaba da kai wuta Nijar, mazauna kasar sun yi martani.
Mazauna birnin Aba na jihar Abia sun cika da murna bayan sun yi bankwana da dauke musu lantarki. Hakan ya faru ne bayan fara aikin kamfanin samar da wutar lantarki.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari