Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Abubakar Malami SAN ya sasanta da kamfanin, ya amince za a ba s $200m domin su janye kara a kotu. Muhammadu Buhari ya fadawa gwamnatin Bola Tinubu gaskiyar batun.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bada umurnin a biya bashin naira miliyan 324.35 ga Hukumar Rarraba Lantarki na Abuja, AEDC, da ake bin Gidan Gwamnati.
Wani bidiyo da ya yadu wanda aka ce an dauke shi a bidiyo ne ya nuno tarin wayoyi da wasu mambobin coci suka jona. Bidiyon ya haifar da martani a soshiyal midiya.
AEDC yana barazanar yanke wutan Aso Villa, barikin sojoji saboda rashin biyan kudin wutar lantarki. Daga yanzu zuwa 28 ga Fubrairu ake bukatar a biya duk wani bashi.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, Majalisar Dattawa ta yi alƙawarin tsayawa don tabbatar da ba a kara farashin mai da wutar lantarki ba a kasar.
Sanata Shehu Sani ya nuna damuwa kan rashin samun wutar lantarki sosai yayin da gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana yunkurinta na cire tallafin lantarki.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa gwamnatin tarayyar Najeriya ba za ta iya ci gaba da bayar da tallafin wutar lantarki ba.
Hukumar IMF ta bai wa Shugaba Tinubu shawara kan cire tallafin mai da wutar lantarki inda ta bukaci a cire gaba daya saboda kudaden da ake kashewa.
Kamfanonin DisCos sun samu sama da Naira biliyan 100 ta hanyar yi wa mutane karfa-karfa. Gwamnatin tarayya ta na sa ido a kan yadda ake cin kudin lantarki.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari