Jihar Plateau
Sarkin Wase, Muhammad Haruna ya ce akwai yuwuwar jihar Filato da ke Najeriya ta fuskancin karancin abinci sakamakon yadda rashin tsaro ya hana manoma zuwa gona.
Yanzu muke samun labarin wani sabon mummunan harin da 'yan bindiga suka sake kai wa jihar Filato, inda suka hallaka mutane da dama. An bayyana adadin mutanen.
Nataimakin shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Filato, Honorabul Philip Dasun, ya dauka daga kan kujerarsa kamar yadda ya sanar ranar Talata .
Yayin da 'yan bindiga suka kai hari magarkamar Jos, an hallaka wani jami'in cibiyar gyaran hali, tare da hallaka wasu mutane goma duk dai a cibiyar ta Jos a jiy
Mamba a majalisar dokokin jihar Fitalo dake arewacin Najeriya, Henry Lengs, mai wakiltar mazaɓar Pankshin ta kudu ya rigamu gidan gaskiya jim kaɗan bayan tiyata
Wasu 'yan bindiga sun farmaki mazauna a karamar hukumar Jos ta gabas, sun hallaka mutane biyu da suka yi kokarin fatattakarsu a kan tsauni a garin Durbi...
A kalla rayuka tara ne suka halaka yayin da wasu na daban suka jigata sakamakon farmakin da 'yan bindiga suka kai kauyen Te'egbe karamar hukumar Bassa ta jihar.
Yan majalisar dokokin jihar Filato zasu zauna zaman sulhu a tsakaninsu. A yau Alhamis ne ake sa ran zasu kawo karshen rikicin da ya barke tsakaninsu har aka
Wasu makiyaya sun farmaki kauyen Ancha da ke yankin Miango a jihar Filato a ranar Talata, 23 ga watan Nuwamba, inda suka halaka mutane biyu yayin da suke gona.
Jihar Plateau
Samu kari