Jihar Plateau
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa Najeriya ta yi kuskure da ta bari mayakan Boko Haram da sauran ƴan ta'adda suka mallaki kayan aiki.
‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 a Ruwi, Bokkos. Rundunar ‘yan sanda ta tura jami’ai, yayin da gwamnatin Filato ke kokarin kawo karshen hare-haren.
Magoya bayan PDP a Filato sun fusata bayan kyautar kayan azumin watan Ramadan da aka ba su, wanda su ke ganin ya yi kadan idan aka kwatanta da hidimarsu ga jam'iyya.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang ya kulla yarjejeniya da Isra'ila kan aikin noma, fasaha da kiwon lafiya domin bunkasa tattalin arziki da inganta rayuwar al’umma.
Jarumin Kannywood, Malam Abdul Kano da aka fi sani da Baba Karkuzu rasuwa bayan rashin lafiya da ya yi fama da ita. Ali Nuhu ya sanar da rasuwarsa a Filato.
Ministan harkokin jin-ƙai, ya ce PDP ba za ta ci gaba da mulki a Filato a 2027 ba domin APC ce za ta karbe jihar, kuma Shugaba Tinubu zai lashe zaɓen 2027 a Filato.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ‘yan bindiga sun kashe shugaban Miyetti Allah a Filato bayan buda baki. An taba kai masa hari sau uku kafin daga karshe a kashe shi.
Jam'iyyar APC ta ce babu adalci a ce shugabancin Majalisar dokokin jihar Filato na hannun YPP duk da ita ke da mafi rinjayen mambobi 22 cikin 24.
An samu barkewar sabon rikici tsakanin masu bautar gargajiya da matasan Musulmi a jihar Plateau. Mutane da dama sun jikkata yayin da aka kona wuraren bauta.
Jihar Plateau
Samu kari