Jihar Plateau
Yayin da ake fama da matsalolin tsaro a Plateau, tsohon Minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya soki Gwamnan jihar, Caleb Mutfwang, kan karɓar Jakadan Isra’ila.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang ya bayyana rashin jin dadin yadda ayyukan rashin tsaro ke ci gaba da kamari a sassa daban-daban da ke jihar tun daga 1999.
Rahotanni sun bayyana cewa zanga zanga ta ɓalle a jihar Filato karkashin CAƁ sakamakon ƙaruwar hare-haren ƴan bindiga a kananan hukumomin Bassa da Bokkos.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya bayyana kiran da tsohon Ministan tsaro, TY Danjuma ya yi ga jama'ar Filato da Binuwai da cewa zai tabarbara doka.
An tabbatar da cewa Kashim Shettima zai kai ziyara Filato Litinin, domin tattauna dabarun dawo da zaman lafiya bayan kashe sama da mutane 50 a jihar.
Gwamnatin Filato ta fara bincike kan saka guba wa shanun wani makiyayi a karamar hukumar Bassa. An kafa kwatin bincike domin tabbatar da gaskiyar lamarin.
'Dan majalisa mai wakiltar mazabar Bassa/Jos ta Arewa ta Filato a majalisar wakilai, Hon. Daniel Asama ya bayyana takaicin yadda ake ci gaba da kai hari jiharsa.
Rundunar ƴan sanda ta Najeriya ta tabbatar da cewa ba za ta yi ƙasa a guiwa ba wajen kamo dukan masu hannu a kisan rayukan da aka yi a jihar Filato.
Tsohon ɗan takarar LP a zaben shugaban ƙasa na 2023, Peter Obi ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya katse ziyarar da ya je Faransa, ya dawo gida Najeriya.
Jihar Plateau
Samu kari