Jihar Plateau
Mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala Sheikh Saidu Hassan Jingir ya rasu bayan fama da jinya da ya yi. Malamin ya rasu a jihar Filato a azumi.
Rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike bayan mutuwar wani jami'inta mai muƙamin sufata da aka farmaka a Jos da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun hallaka jami'an 'yan sanda. 'Yan sandan sun rasu ne yayin wani artabu da suka yi.
Barista Kusamotu ya ce Gwamna Mutfwang ba shi da ikon hana hakar ma’adinai a Filato, yana mai cewa wannan mataki ya sabawa kundin tsarin mulkin kasa.
Dakarun sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga biyu, sun kama wasu a Filato, tare da ceto wata mata da ‘yarta ba tare da sun ji rauni ba. Ana ci gaba da kai samame.
Hon. Ahmed Idris Wase ya nuna kin amincewa da mayar da cibiyar bincike ta FIIRO zuwa jihar Legas. Wase ya bukaci 'yan majalisa su ki amincewa da kudirin.
Dakarun rundunar sojin Najeriya a jihar Filato sun harbe wani dan bindiga mai suna Hamisu Saleh da ya yi kokarin kwace bindiga a hannun soja. An harbe shi har lahira
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya gargadi mukarraban gwamnatinsa. Ya gaya musu cewa dole ne su zage damtse domin kujerunsu ba su da tabbas.
Hukumar raya Jos ta rusa kasuwar ƴankeke da ke kusa da asibitin koyarwa na jami'ar Jos, ƴan kasuwa sun koka saboda asarar da suka tafka da miliyoyin Naira.
Jihar Plateau
Samu kari