Rikicin PDP
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya bayyana cewa jam'iyyar za ta dauki matakin ladabtarwa kan masu haddasa rikici a cikinta.
Gwamnonin jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya sun zargi gwamnatin tarayya da yin amfani da wasu dabaru don ganin an kawu rabuwar kai a cikin jam'iyyun adawa.
A labarin nan, jam’iyyar PDP ta gudanar da taronta a Abuja, yayin da ta caccaki Ministan Abuj, Nyesom Wike kan rufe sakatariyarta da ke Wadata Plaza.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce matuƙar PDP ta rushe to Najeriya za ta shiga babbar matsala domin za a samu shugaban kasa ɗan kama karya.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, ya nuna yatsa ga gwamnan jihar Bauchi da shugaban rikon kwarya na PDP kan rikicin da ya addabi jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP ta garzaya babbar kotun tarayya mai zama Abuja, ta shigar da ƙarar Hon Oluwole Oke saboda ya sauya sheka zuwa APC mai mulkin Najeriya.
Sanata Gyang ya tabbatar da ficewa daga PDP a wata wasiƙa da ya aika wa shugaban jam'iyyar na mazaɓarsa, ya ce ya ɗauke tsawon shekaru yana ba da gudummawa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce an karya alkawarin da ya aka cimma da shi a PDP. Ya ce zai cigaba da gwagwarmaya da gwabzawa da PDP don kawo adalci.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya nuna kwarrin gwiwar cewa PDP ba zata ruguje ba. Ya tabo batun jam'iyya dayaa Najeriya.
Rikicin PDP
Samu kari