Rikicin PDP
Sanatocin PDP da ke Majalisar Dattawa sun bayyana cewa ba su adawa da shirin haɗa ƙawancen ƴan adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawa, Abba Moro ya ce ƴan siyasar da ke sauya sheka daga PDP zuwa APC suna yin haka ne domin neman yafiya ta siyasa.
A wannan labarin, za ku ji cewa sabuwar barazana daga Kudu maso Gabas ta kunno cikin PDP, yayin da jagororin yankin suka yi barazanar ficewa daga cikinta.
Wike ya ce PDP ba za ta iya kayar da Tinubu a 2027 ba har sai ta canza tsarin ba da tikiti. Ya zargi PDP da son kai a 2023, inda ya gargade ya kan maimaita kuskuren.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam ya nuna damuwa kan rikicin da ya addabi jam'iyyar. Ya ce idan ba a yi da gaske ba za ta ruguje kafin 2027.
Tsohon mai magana da yawun PDP, Kola Ologbondiyan ya yi ikirarin cewa gwamnoni da sauran ƴan siyasar da ke komawa APC mafutarsu kawai suke dubawa.
Wike ya nemi PDP ta kai tikitin 2027 Kudu. Ya ce ware tikitin 2023 zuwa Arewa ya haifar da rikici amma ana ganin Wike na kokarin hana Atiku takara a jam'iyyar ne.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa son rai ka iya karisa murkushe PDP tun kafin zaɓen 2027, yana mai cewa jam'iyyar ba za ta kai labari ba.
Saraki zai jagoranci kwamitin dinke barakar PDP. An ce kwamitin zai tabbatar da cewa an yi taron NEC da babban taron jam'iyyar cikin nasara don tunkarar 2027.
Rikicin PDP
Samu kari