Rikicin PDP
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe mutane hudu a karamar hukumar Ohafia ta Jihar Abia, rahoton Nigerian Tribune. Mutane hudun da aka kashe sun hada da tsohuwar
Osun - Akalla mutum biyu sun rasa rayukansu yayinda da dama suka jikkata a zaben deleget na jam'iyyar People’s Democratic Party PDP dake gudana a jihar Osun.
Yayin da zaɓen 2023 ke kara kusantowa, gangar siyasa taa kara zafi, yayin da a jam'iyyar PDP ake fafatawa a kungiyar gwamnoni kan yankin da za'a kai tikiti.
Gabanin zaben gwamnan Jihar Ekiti ta ranar 18 ga watan Yuni, tsohon Gwamna Segun Oni, kuma wanda ya zo na biyu a zaben cikin gida da aka kammala a baya-bayan na
Jam'iyyar PDP ta shiga matsi, inda jam'iyyar ke shirin zaban wanda zai gaji Buhari. Atiku dai 'yan kudu sun ce sam ba za su amince da tsayawarsa takara a 2023 b
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Benuwai ta dakatara da wasu manyan jiga-jiganta guda hudu, cikin su har da tsohon surukin gwamna Samuel Ortom na jigar Benuwai
Babbar jam'iyyar hamayya PDP ta bayyana cewa har yanzun ba ta ɗauki mataki kak cewa wani yanki ne zai fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa a babban zaben 2023 ba.
PDP a unguwar Adewole da ke karamar hukumar Ilorin West na jihar Kwara ta kori mambobin jam’iyyar hudu sannan ya dakatar da wasu biyar kan zargin cin amana.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ranar Laraba ya bayyana cewa sabbin Shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP zasu nunawa yan Najeriya cewa jam'iyyar.
Rikicin PDP
Samu kari