Jihar Oyo
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta koma bayan ɗan takarar gwamnan jam'iyyar APC a jihar Oyo. Jam'iyyar na son a kawar da mulkin gwamnan PDP a jihar.
Tsohon dan majalisar dokokin jihar Oyo wanda ya wakilci mazabar Ido, Tirimisiyu Okunola, ya rasu a ranar Lahadi, 5 ga watan Maris bayan yayi fama da ciwon siga.
Gamayyar wasu kungiyoyin magoya bayan zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a kudu maso yammacin Najeriya sun ayhana goyon baya ga tazarcen Makinde.
Rahoto ya ce wata ‘yar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce babu wata yarjejeniya da ya ajiye da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde.
Magoya bayan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Oyo, sun koma bayan ɗan takarar gwamnan APC a jihar. An dai kusa a fara zaɓen gwamnoni a Najeriya.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na jam'iyyar APC ya lallasa sauran abokan hamayyarsa a zaben shugaban kasa da aka yi a jihar Oyo. Ya yi nasara a kananan hukumomi 33.
Mai neman shugabancin Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Ya ziyarci gwamnan Oyo, Seyi Makinde a Ibadan yau Alhamis.
Yanzu muke samun labarin yadda Allah ya dauke wani fitaccen basaraken da ya shekara 77 yana bauta a masarautar Alaafin na Oyo rasuwa. An fadi tarihinsa kadan.
'Yan sanda a jihar Oyo sun gurfanar da wasu mutum 2 kan zarginsu da kama basaraken kauyensu tare da lallasa masa bakin duka. Sun yi yunkurin tayar da tarzoma.
Jihar Oyo
Samu kari