Jihar Oyo
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya samu kansa a cikin cakwakiya bayan an nuna bidiyonsa yana umartar sarakunan gargajuya su tashi tsaye su gaida shi.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisun tarayya a jihar Oyo ta soke zaɓen dan majalisar jam'iyyar APC a mazaɓar Saki ta Yamma, ta umarci a sake.zaɓe.
Kotun sauraron ƙarar zaɓen sanatan Oyo ta Kudu ta tabbatar da nasarar sanatan APC, Sarafadeen Alli. Kotun ta yi fatali da ƙarar da ɗan takarar PDP ya shigar.
Majalisar dokokin jihar Oyo ta amince da buƙatar mai girma gwamna Seyi Makinde, na karɓo rancen kuɗi Naira biliyan 50 domin tafiyar da harkokin gwamnatinsa.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari garuruwa uku da ke yankin Ibadan, babban birnin jihar Oyo da tsakar dare wayewar garin Talata, sun tafi kaya masu amfani.
Majalisar naɗa sabon Sarki a masarautar Iseyin, ƙaramar hukumar Iseyin a jihar Oyo ta zabi Prince Olawale Oyebola a matsayin wanda zai gaji Sarki ranar Talata.
Mista Adebayo Adelabu, Ministan Lantarki na Najeriya ya roki al'ummar kasar su dena tsinewa ma'akatar lantarki a maimakon hakan su rika karfafawa musu gwiwa.
'Yan addinin gargajiya a Najeriya sun samu ranar hutu a wannan shekarar, inda aka ware musu rana ta musamman domin su huta, an kawo jihohin da suka yi hakan.
Wani matashi da hukumar matasa masu yi wa ƙasa hidima wato NYSC ta tura jihar Oyo ya ɓuge da zuwa Uyo da ke jihar Akwa Ibom. Matashin wanda aka ce daga Zaria.
Jihar Oyo
Samu kari