Jihar Osun
An tafka asarar dukiyar miliyoyin naira a yayin da wata tankar dakon man fetur da kama da wuta yayinda ta ke sauke man fetur a wani gidan mai dake Idanre a Ondo
Wani abin tausayi ya faru a Alaro Onigbin da ke Owodo Ede a jihar Osun yayin da wani malamin addini da wasu mutane biyu yan uwa suka rasu a rijiya saboda bokiti
Mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Osun, Mista Wole Oke, ya tabbatar da harin da wasu yan daban siyasa suka kai gidansa inda suka jikkata mutane 15.
Babban basarake na Osun, Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi ya ce shugaban CBN, Godwin Emefiele, ya jefa al'ummar Najeriya cikin mawuyacin hali don karancin naira
Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, Oluwa na Iwoland, ya ce babu wani mutum da zai shigo fadarsa ko gidansa har sai ya nuna katinsa na zabe wato PVC a kofar gida
Gwamna Adeleke na jihar Osun ya magantu kan hukuncin kotun zabe da ta bawa Adegboyega Oyetola nasara yana mai cewa ba a ayi adalci ba kuma zai daukaka kara
Kotun zaben gwamnan jihar Osun dake zama a Osogbo ta sallami gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, matsayin gwamnan jihar. Kotun ta baiwa Gboyega Oyetola nasara
Kotu sauraron kararrakin zabe da ke zama a jihar Osun ta bayyana cewa, za ta yanke hukuncin karshe kan zaben gwamnan jihar Osun a ranar 27 ga watan Janairu.
Jam'iyyar All Progress Congress, APC, reshen jihar Osun umurci mambobinta su kama azumin kwana bakwai da addu'o'i don neman Allah ya basu nasara a kotun zabe.
Jihar Osun
Samu kari