Nyesom Wike
Mamban kwmaitin amintattu na babbar jam'iyyar hamayya, Alhaji Adamu Maina Waziri, ya karyata labarin cewa Wike ya gana da Tinubu a Faransa, ya ce basu haɗu ba.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers, wanda ya sha kaye hannun tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya saki magana mai daure kai a dandalin sada zumunta
Labarai na karya na yawo wai Dr. Iyorchia Ayu ya rasa kujerar shugaban PDP na kasa. Rade-radin na cewa bayan sauke Ayu, Amb. Umar Damagum ne ya maye gurbinsa.
A halin yanzu, mun fahimci cewa wanda zai rike kujerar takarar Mataimakin Shugaban kasa ya zama abin rigima a PDP, manyan na-kusa da Gwamna Wike sun ja daga.
Ayo Fayose yana kan bakarsa, yace har abada ba za su goyawa Atiku Abubakar baya ba. Tsohon gwamnan ya zargi ‘dan takaran PDP, Atiku da cin amanar Nyesom Wike.
Walid Jibrin ya bayyana cewa jam’iyyarsu ta PDP za ta yi duk abun da ya dace don tabbatar da ganin cewa gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike bai sauya sheka ba.
Mun samu labari cewa za ayi kus-kus tsakanin Gwamna Wike da ‘Dan takaran PDP, Rabiu Kwankwaso. Kwankwaso yana neman wanda zai zama abokin takararsa a 2023.
A yau jagororin Jam’iyyar APC da Labor Party sun sa labule da Nyesom Wike, har zuwa yanzu ba a san abin da suka tattauna ba, wannan abin ya tada hankalin PDP.
Yayin da jiga-jigan yan siyasa ke cigaba da zuwa wurin Wike, Sanatocin jam'iyyar PDP sun garzaya yau, sun gana da gwamnan Ribas a sirrance a Patakwal, Ribas.
Nyesom Wike
Samu kari