Nyesom Wike
Gwamnan Delta Ifeanyi Okowa ya na ganin Nyesom Wike ba zai yi fushi saboda bai samu takarar mataimakin shugaban kasa ba domin ganin Wike yana matukar kaunar PDP
Za a ji daga cikin abin da ya sa Ifeanyi Okowa ya yi wa Nyesom Wike kafa akwai sarkakiyar da ke cikin sabuwar dokar zabe da kuma irin halayyar Gwamnan Ribas.
Binciken da Jaridar Vanguard nuna wasu dalilai da suka yi sanadin zaben Gwamna Ifeanyi Okowa na Jihar Delta a matsayin mataimakin Atiku Abubakar a maimakon Gwam
Ba a ga jigon jam'iyyar PDP kuma gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, a bikin gabatar da takwararsa na Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin dan takarar mataimak
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya yi nasarar lashe zaben da majalisar shawara da PDP ta kafa domin taimakawa wurin zabo abokin tafiyar Alhaji Atiku Abubakar.
Masu ruwa da tsaki daga Kudu maso gabashin Najeriya su na neman tada rikici a PDP. Akwai ƙura: Ibo sun huro wuta sun ce bai dace PDP ta dauki Nyesom Wike ba.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta yi watsi da rade-radin da ake yi cewa kwamitinta ya zabi gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya zama dan takarar mataimakin shugab
Jam’iyyar PDP za ta tantance ‘Dan takarar Mataimakin Shugaban kasa a ranar Alhamis. Kwamitin ya kunshi Tom Ikimi, Idris Wada, jagoran Jam’iyya, Osita Chidoka.
‘Yan kwamiti sun gama aikin zaben Mataimakin Atiku Abubakar, za a tantace shi a ranar Alhamis. Kwamitin na PDP sun zabawa Atiku wani Gwamna Jiha mai-ci ne.
Nyesom Wike
Samu kari