Nyesom Wike
Nyesom Wike ya zauna da Gwamnonin PDP, ya sa sharadi kafin ya goyi bayan Atiku Abubakar. Gwamnoni masu-ci da tsofaffin Gwamnoni sun halarci wannan taro a jiya.
Jihar Ribas - Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal da tsohon kakakin majalisar wakilai Rt. Hon. Yakubu Dogara, a ranar Asabar sun ziyarci gwamnan.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike ya ce dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sharara karya da dama yayin hirar da aka yi da shi kwanan nan.
Gwamnonin jam'iyyar PDP da ke biyaya ga gwamnan Rivers, Nyesom Wike, sun bada wasu sharruda ga dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar, kafin su mara masa baya
Wani babban jigon jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ya yi kura ga gwamna Nyesom Wike ya rungumi kaddara kawai domin babu wani abu sabo da mutane ba su sani ba.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya ce nan gaba kaɗan zai fito ya bayyana wa yan Najeriya gaskiya kowa ya sani kan rikitin PDP da kuma shi kanshi ɗan takara.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Abubakar Atiku ya bayyana cewa tuni ya tuntubi gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas, inda ya ce nan ba da jimawa ba.
Abuja - Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce bai zabi Nyesom Wike, gwamnan Rivers, a matsayin abokin takararsa ba, saboda yana son.
Tsugunne bata ƙarewa manyan jiga-jigan APC a kokarin su na shawo kan Wike ya bar PDP, a yau an hangi tsohon gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari ya dura gidansa.
Nyesom Wike
Samu kari