Nyesom Wike
Dakta Haliru Bello, tsohon shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana ainihin sababin rikicin da ke tsakanin Atiku Abubakar (dan takarar shugaban kasa na PDP) da Wike.
A 'yan kwanakin nan gwamna Wike na ganawa da jiga-jigan siyasar Najeriya a jam'iyyu mabambanta, lamarin da ke kara kada hantar Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Wani rahoto da Channels TV ta wallafa ya ce Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya iso Port Harcourt daga kasar Birtaniya. Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benue da
Za a ji cewa Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya dage wajen shawo kan Nyesom Wike da mutanensa su goyi bayan Peter Obi, a maimakon jam'iyyar PDP.
Atiku ya ja-kunnen 'yan PDP kan baram-baramar da za su iya jawo matsala. An hadu a Kasar waje domin dinke barakar da ake tunanin ana samu a tafiyar PDP a 2023.
Bayan shafe dogon lokaci ana musayar yawu taron da aka jima ana dakon ganinsa ya faru a birnin Landan na ƙasar Burtaniya tsakanin Atiku da Gwamna Nyesom Wike.
A yau ne wasu hotuna suka karade kafafen sada zumunta, inda aka ga tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo tare da wasi jiga-jiga siyasar Najeriya a Landan.
Wata kungiyar siyasa mai suna 'One Nigeria Movement (ONM)' ta ce girman kai da tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ke yi da wasu na kusa da dan taka
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP, ya garzaya Birtaniya a wani yunkuri na warware rikicinsa da Wike, gwamnan Jihar Rivers, The Cable ta ra
Nyesom Wike
Samu kari