Matasan Najeriya
Kakakin 'yan sandan jihar Gombe, Mahid Abubakar, ya bada labarin soyayyar da suka sha da matarsa kafin Allah ya yi ta zama mallakinsa. Ya saki hotunansu.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya jaddada cewar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari shine ya jefa 'yan Najeriya a mawuyacin hali.
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohaneye, ta shawarci mata akan su wanzar da zaman lafiya a gidajensu, ko da a lokacin da fada ya kaure tsakaninsu da mazajensu.
‘Yan Najeriya sun yi martani yayin da Sanata Dino Melaye ya saki satifiket din tsira daga hannun Tinubu, yayin da yake martani ga halin da ake ciki a kasar.
Fitaccen mawaki, Akinbiyi Abiola Ahmed ya fadi abubuwan da ya aikata a baya marasa kyau inda ya tabbatar da cewa har kwacen adaidaita sahu ya yi.
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta tabbatar da kama wani matashi ɗan shekara 29 bisa zargin halaka mahaifinsa da tabarya bayan sun samu saɓani a Jos.
Jama'a sun yi korafi yayin da ake tsaka da zanga-zanga inda rundunar 'yan sanda ke rabawa mutane ruwa a birnin Legas a yau Talata 27 ga watan Faburairu.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa matasa alkawarin ba su tallafi don rage radadin da ake ciki a ƙasar.
Wani matashi ya tuko keke daga jihar Benue zuwa gidan Ahmed Musa don gaishe shi. An gano mutumin tare da ‘dan wasan a wani hoto da ya wallafa a Instagram.
Matasan Najeriya
Samu kari