Majalisar dattawan Najeriya
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya fito ya musanta batun cewa gwamnonin jihohi 36 na kasar nan sun samu karin kudade har N30bn daga gwamnatin tarayya.
Sanata Ali Ndume ya fito ya yi karin bayani kan faduwar darajar Naira a kan Dala. Sanatan na jam'iyyar APC ya bayyana cewa FG na cin moriyar hakan.
A maimakon a rika bada kudin da za a karkatar, Muhammadi Ali Ndume ya kawo kudiri. ‘Dan majalisa ya kawo kudirin da zai ba marasa karfi ikon sayen shinkafa
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya ambaci asalin matsalar da ake ciki a mulkin Bola Tinubu, ya ce dole kowa sai ya taka rawar gani a kasar.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gabatar a gabanta kan wasu nade-nade da ya yi a wasu hukumomin gwamnatin tarayya.
A bara Bola Tinubu ya aiko takarda zuwa ga majalisar dattawan, ya nemi a tabbatar da nadin da ya yi. Yanzu an amince da mutane 17, an yi watsi da wasu biyu.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Akpabio, ya yi zargin cewa duk wannan zanga-zangar da mutane ke yi kan tsadar rayuwa makirci ne da wasu suka shirya.
Kalaman shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, kan zanga-zangar da ake yi a kasa, sun fusata ran 'yan Najeriya yayin da suka yi masa martani mai zafi.
Shugaban majalisar dattawa ya ce kowace jiha ta samu N30bn saboda a samar da abinci. Tsohon gwamnan na jihar Akwa Ibom ya ce ta hannun FIRS aka fitar da kudin.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari