Majalisar dattawan Najeriya
Urum Kalu, ɗaya daga cikin mutum 5 da shugaba Bola Tinubu ya naɗa a CBN ya ƙi karban tayin, ya ce aikin zai ci karo da wanda ya fara a bankin duniya.
Majalisar dattawa ta aike da sakon gayyata ga ministan babban binrin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike da kwamishinan 'yan sandan Abuja, kan rashin tsaro a birnin.
‘Yan Najeriya sun yi martani yayin da Sanata Dino Melaye ya saki satifiket din tsira daga hannun Tinubu, yayin da yake martani ga halin da ake ciki a kasar.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na korar shugaban hukumar kare masu sayen kayayyaki ta tarayya, Babatunde Irukera.
Shugaba Tinubu ya ce Babatunde Irukera ba ya iya aiwatar da aikinsa yadda ya kamata, shi ya sa aka tsige shi daga shugaban hukumar kare masu amfani da kaya ta FCCPC.
Majalisar ta yi mamakin yadda kamfanin karafa na Ajaokuta da NIOMCO ke ci gaba da tabarbarewa duk da zargin biyan $496m ga ‘yan kwangila tsakanin 2008 zuwa yanzu.
A lokacin Muhammadu Buhari, an yi ta buga kudi domin a ba gwamnatin tarayya aro. ‘Yan majalisar dattawa sun nada Sanatoci da za su binciki bashin da Buhari ya karbo.
Sanata mai wakiltar Funtua a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Muntari Ɗandutse, ya ce wasu miyagu sun halaka kaftin da sojoji biyu, ya faɗi mafita.
Majalisar dattijai a ranar Talata, ta tabbatar da nadin shugaba Bola Tinubu na Hafsat Bakare, a matsayin daraktar hukumar kwararru ta kudi ta Najeriya (NFIU).
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari