Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Enyinnaya Abaribe ya ce ya samu N266m daga kudin yayin da Ali Ndume ya yi ikirarin cewa ya samu fiye da N200m sabanin N500m da aka yi ikirarin sun karba.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman sirri da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da kwamishinan ƴan sanda kan yanayin tsaron birni.
Wata kungiya mai zaman jansa da ke sa ɓya ido kan kasafin kuɗin Najeriya ta ce Sanata Abdul Ningi na da gaskiya game da wasu kuɗi da babu cikakken bayani kansu.
Yayin da aka dakatar da Sanata Abdul Ningi a Majalisar Dattawa, Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya nuna goyon bayansa ga sanatan a kowane yanayi..
A yayin da majalisar dattawa ta sanar da dakatar da Sanata Abdul Ningi, Legit ta kawo jerin wasu sanatoci 4 da aka taba dakatarwa daga zauren majalisar.
Bayan dakatar da Sanata Abdul Ningi daga Majalisar Dattawa har na tsawon watanni uku, Sanata Shehu Sani ya magantu kan lamarin inda ya mutum daya ne zai cece shi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon kasafin kuɗin birnin tarayya Abuja ga majalisar wakilan tarayya, ya buƙaci ta hanzarta amincewa da shi.
Sanata Abdul Ningi mai wakiltar Bauchi ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban kungiyar Sanatocin Arewa.
Sanata Bamidele daga jihar ya zargi Sanata Abdul Ningi da yunkurin juyin mulki a majalisar dattawa bayan kalamansa na an yi cushe a kasafin 2024.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari