Majalisar dattawan Najeriya
NWC a karkashin jagorancin Abdullahi Adamu ta nesanta kan ta daga mutanen shugabannin majalisa. Gwamnoni sun zauna domin a sasanta APC NWC da Majalisar tarayya.
A ranar Talata ne aka sanar da Michael Opeyemi Bamidele a matsayin shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa ta 10. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ne ya.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da sunayen jagororin majalisa ta 10 da aka sanar. Shugaban jam'iyyar Abdullahi Adamu ya sanar da hakan.
Kwamitin aikace-aikace na kasa (NWC) na jam'iyyar PDP, ya zargi jam'iyyar APC da yunkurin kullawa PDP makarkashiya dangane da kujerar shugaban marasa rinjaye.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya sanar da sunayen sabbin jagororin majalisar dattawa ta 10 daga ɓangaren masu rinjaye da marasa rinjaye.
An hana 'yan jaridu shiga majalisar dattawa ta 10 yayin da 'yan majalisar ke yin zama kamar yadda aka saba, sai dai ba a bayyana dalilin hana 'yan jaridun ba.
Za a ji an tsaida magana game da kujerar shugaban masu rinjaye da masu tsawatarwa. Daga PDP ana maganar Aminu Tambuwal, Sanata Irete Kolo Kingibe da Abba Moro.
Majalisa ta dawo daga hutun sallah yau, abin da ya rage shi ne rabon mukamai da kwamitoci. Babu sabo ko tsohon ‘dan majalisa wajen neman shiga kwamiti mai kyau
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari