Majalisar dattawan Najeriya
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja, ta dakatar da gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, daga sake cafke Doguwa bisa zargin kisan kai.
Kungiyar Gamayyar Arewa maso Gabas (NEPC) ta roki al'ummar Musulmi da su yafewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima kan kalamansa da ya yi yayin wani taro
Kujerar Majalisa ta jawo rigima tsakanin Atiku Abubakar da G5 watau Nyesom Wike, Seyi Makinde, Samuel Ortom, Okezie Ikpeazu da Ifeanyi Ugwuanyi a Jam’iyyar PDP.
Sanata Godswill Akpabio, sabon shugaban majalisar dattawan Najeriya ya naɗa shugaban ma'aikatansa da mataimakinsa, wannan shi ne karon farko bayan cin zaɓe.
An fara rigima a kan wanda zai zama shugaban marasa rinjaye a Majalisar Dattawa. Aminu Tambuwal da su Abdulrahman Sumaila Kawu sun fitar da takardar korafi.
Wani sabon rahoto ya nuna cewa akwai yunkuri da ake yi na haifar da gagarumin baraka a majalisar dattawa, inda sanatocin APC 22 ke shirin sauya sheka zuwa PDP.
‘Dan majalisar Jam’iyyar LP a Kaduna ya fara cika alkawarin da ya yi wa mutanensa. Ekene Abubakar Adams ya yi rabon turansfomomi motoci, da babura da kuma kudi.
Hukumar Kula da Rarrabe Kudaden Shiga (RMAFC) ta amince da sauya fasali da kuma karin albashin 'yan siyasa da kashi 114 da ma'aikatan shari'a da masu mukamai.
Godswill Akpabio ya yi kokarin wanke kan shi daga zargin taba asusun gwamnati wajen kamfe. Daga baya dole Sanatan ya bayyana inda wadannan kudi su ka fito.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari