Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi bakuncin Sanata Godswill Akpabio tare da tawagar majalisar dattawa, ya ce bai tunanin zama shugaban ECOWAS ba.
A karin Naira biliyan 819 da gwamnatin tarayya za ta kashe a bana, 'yan majalisa su na da 8.5%. Ana sa ran wadannan kudi su taimakawa ‘yan siyasar wajen aiki/
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya nemi izinin Majalisar Dattawan Najeriya wajen ciyo bashin dala miliyan 800 daga bankin duniya. A cikin wata takarda Tinubu.
Majalisar dattawa ta fara tantance manyan hafsoshin ƙasar nan da shugaba ola Tinuu ya naɗa. Majalisar dattawan za ta tantance su ne bayan Tinubu ya bukaci haka.
Godswill Akpabio ya sanar da Sanatocin da su ka samu shugabancin kwamitoci na musamman. Za a ji Sanatocin da suka samu shugabancin kwamiti a rabon da aka yi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya sake nada shugabannin kwamitocin majalisar, inda yaron Shugaba Tinubu ya samu babban mukami a majalisar dattawa.
Ba da dadewa ba za a san su wanene Ministocin Bola Ahmed Tinubu. Majiyoyi sun tabbatar da cewa sunayensu sun kusa fitowa, an fara yin bincike a EFCC da DSS.
Shirin da 'Yan majalisa su ke yi zai shafi Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari. Bincike-binciken da za ayi a majalisar zai shafi saida kadarorin gwamnati.
An bayyana sunayen Godswill Akpabio, Aminu Tambuwal, Alu da wasu sanatoci guda 10 da har yanzu ke karbar kudin fansho matsayin tsoffin gwamnoni daga jihohinsu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari