Albashin ma'aikatan najeriya
Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa. Minista ya nuna ba si da niyyar kara wa ma’aikata albashi.
NLC da TUC sun gindayawa Muhammadu Buhari ka’idoji kan karin albashi bayan an ji cewa ma’aikata da jami’an gwamnatin tarayya su saurari karin albashin da za ayi
Gwamnatin ta yi magana a kan karin albashi a 2023 da hakkokin ASUU na watanni 8 da aka ki biya a 2022. Ministan kwadago da samar da aikin yi ya yi wannan bayani
Batun albashin zababbun shugabanni a Najeriya lamari ne da ya dade yan Najeriya suna tafka muhawara a kansa. Yayin da yan Najeriya ke ganin albashin da yan siya
Ministan Kwadogo yayi kira ga hukumomin gwamnati da ma'aikatu da jihohi da su maida hankali wajen aiwatar da mafi karancin albashi domin hakan zai taimaka.
A Anambra Ma'aikata sun samu karin albashi, sannan Gwamna Charles Soludo ya bi ya rabawa kowa kyautar N15, 000 domin su yi shagulgulan bikin kirismetin bana.
A ra'ayin Dr. Goodluck Jonathan, yadda aka tsara dokokin aikin gwamnati da kuma tsoron yadda rayuwa za ta kasance nan gaba ke jawo ma’aikatan Gwamnati suyi sata
A yayin da ta je majalisa, Ministar kudi ta bayyana gaskiyar abin da ya sa aka yi cushen N1.7tr a kasafin 2023, an ji karin da aka gani bai nufin an saba doka.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya fatattaki ma’aikata 12,000 washegarin rantsar da shi sabon zababben Gwamnan jihar. Ya tube rawunan sarakuna 3 na jihar.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari