Albashin ma'aikatan najeriya
An ji kungiyar ta HEDA ta na so ayi bincike a kan zargin da ake yi wa Hadimin shugaban kasar Najeriya watau Bashir Ahmaad na lakume albashi bayan ya bar aiki.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a ya bada dalilin da yasa gwamnatin tarayya ba za ta iya yi wa ma'aikata karin albashi ba duk da ya kamata.
BudgIT, wata kungiyar kyautata al'umma, ta fitar da sakamakon wani bincike da ta yi a jihohin kasar inda ta nuna jihohin da ma'aikata ba su bin bashin albashi d
Malamin Addini Ya Ki Karbar Kyautan Zunzurutun Kudi Da Gwamnan APC Ya Masa, Ya Ce Ya Tafi Ya Biya Albashin Ma'aikata Da Kudin. Wani abu mai kama da dirama ya fa
Mutumin na samun naira miliyan 24 a matsayin albashi duk shekara a nan gida Najeriya, amma sai ya yanke shawarar yin kaura zuwa Turai. Ya hada matarsa da yara.
Mai shari'a Osatohanmwen Obaseki-Osaghae na kotun ma'aikata da ke Abuja ya umurci hukumar tsara rabon kudaden shiga nan take ta fara aiki don yi wa alkalai da w
Za a ji labari wani kamfani a kasar Chile ne aka aikawa ma’aikaci kudin da ya nunka albashinsa sau 268, tuni ma’aikacin ya rubutawa kamfanin takardar murabus.
Tanko Ibrahim Muhammad zai iya samun kudin da sun haura Naira Biliyan 2.5. Baya ga kudin sallama da fansho da Tanko Muhammad zai karba, za a gina masa gida.
A ranar Talata, Kotun Masana’antu ta Tarayya da ke Abuja ta umarci gwamnatin Jihar Taraba da ta biya Jolly Nyame kudin fanshonsa, Premium Times ta ruwaito. Dama
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari