Albashin ma'aikatan najeriya
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa albashin da ake bai wa 'yan majalisun ba ya Isarsu Wajen biyan buƙatun mutanen da suke.
Shugaban Kasa Tinubu ya tabbatarwa yan Najeriya cewa karin albashi mafi karanci na nan tafe nan gaba, shugaban kasar ya furta hakan ne a jawabinsa ranar Litinin
Yadda ake cewa iya kudinka iya shagalinka, to yanzu za a zo iya wahalarka, iya kudinka. Dr Folasade Yemi-Esan ta ce ana kokarin fito da wannan tsari nan da 2025
Ganin an janye tsarin tallafin mai, Gwamnatin Kwara ta fito da shirin biyan N10, 000 da ba ma’aikatan asibiti alawus, raba abinci kuma a tallafawa ‘yan kasuwa.
NULGE, kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi a Najeriya ta yi Allah wadai da halin ko in kula da gwamnatocin jihohi ke nuna wa mambobinta game da albashinsu.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jaddada aniyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na ganin ta kara albashin ma'aikatan Najeriya.
'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Za a ji akwai aiki a gaban Bola Tinubu bayan da ya cire tallafin fetur. NLC da TUC ba su gamsu da matakin da aka dauka wajen rage radadin cire tallafin fetur ba
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya gargadi ma'akata da su rike aikinsu da kyau, ya fadi yadda ya tuko mota har wurin aiki da kansa saboda lattin direbansa.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari