Albashin ma'aikatan najeriya
Yadda ake cewa iya kudinka iya shagalinka, to yanzu za a zo iya wahalarka, iya kudinka. Dr Folasade Yemi-Esan ta ce ana kokarin fito da wannan tsari nan da 2025
Ganin an janye tsarin tallafin mai, Gwamnatin Kwara ta fito da shirin biyan N10, 000 da ba ma’aikatan asibiti alawus, raba abinci kuma a tallafawa ‘yan kasuwa.
NULGE, kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi a Najeriya ta yi Allah wadai da halin ko in kula da gwamnatocin jihohi ke nuna wa mambobinta game da albashinsu.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jaddada aniyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na ganin ta kara albashin ma'aikatan Najeriya.
'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Za a ji akwai aiki a gaban Bola Tinubu bayan da ya cire tallafin fetur. NLC da TUC ba su gamsu da matakin da aka dauka wajen rage radadin cire tallafin fetur ba
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya gargadi ma'akata da su rike aikinsu da kyau, ya fadi yadda ya tuko mota har wurin aiki da kansa saboda lattin direbansa.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa, akwai yiwuwar za a kara wa Shettima da Bola Tinubu albashi. Sai dai, meye gaskiyar maganar da kuma inda ta fito? An bayyana.
Gwamnatin jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf, wanda aka fi sani da Abba Gida Gida, ta yi ƙarin haske kan ma'aikata 10,800 da aka dakata.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari