Albashin ma'aikatan najeriya
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi wa wani kamfanin 'yan China tsinke saboda yadda suke cin zarafi da kuma wulakanta ma'aikanasu musamman 'yan Najeriya.
Hukumar tattara kuɗaɗen shiga da kasafin kudi (RMAFC), ta bayyana cewa har yanzu ba a kai ga tabbatar da ƙarin kudin albashin Shugaba Tinubu, Kashim Shettima.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi tsokaci game da ƙarin albashin da aka yi wa manyan 'yan siyasa na kaso 114%, inda ya ce na ƙananun.
Bayan cire tallafin fetur, an kafa kwamitin da zai yi aiki kan karin albashin Ma’aikata. Kungiyoyin ‘yan kwadago sun cigaba da tattaunawa da gwamnati kan batun.
Gwamnatin tarayyan Najeriya karkashin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya koma teburin tattaunawa da ƙungiyoyin kwadugo kan batun cire tallafin man fetur.
Za a ji cewa Gwamnatin Edo ta ce a rika zuwa ofis sau 3 domin ragewa talakawa radadi. Cire tallafin fetur ya jawo za a fito da tsarin kara albashin ma’aikata.
Femi Gbajabiamila wanda zai zama shugaban ma’aikatan fadar gwamnati ya ce an cin ma wasu matsaya a sakamakon zaman da suka yi a Aso Rock kan batun yajin-aiki.
Kungiyar NLC ta ‘yan kwadagon kasar nan za ta shirya yajin-aiki saboda tashin farashin man fetur. Mun kawo Kungiyoyin ma’aikata da suka yi biyayya ga 'Yan NLC.
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari