Yaran masu kudi
Mujallar Forbes ta fitar da jern sunayen biloniyoyin nahiyar Afrika inda Alhaji Aliko Dangote, Mike Adenuga da Abdussamad Rabiu sun shigo cikin goma na farko.
Manyan masu arzikin duniya kamar Musk, Bezos, Billgateda da Arnauld sun samu karayar arziki a ranar Litin da ta wuce. Aliko Dangote cigaba ya samu a dukiyarsa.
Oladotun Ogunsanya ya bada labarin cewa ‘Yan damfara sun yaudari kakarsa, sun sace mata kudi. Da yake magana, Ogunsanya ya ce ‘Yan Yahoo sun sulale N800, 000.
Wani matashi 'dan Najeriya ya koka kan abinda son kudinsa ya ja masa. Yace yayi nadama kuma ko a rayuwarsa ta gaba ba zai sake ba. Kwanaki suka rage ya mutu.
Wani ‘Dan Majalisar Dattawa ya ce bai taba sa ido kan sababbin Nairori ba, Sanata Muhammad Ali Ndume ya ga sabuwar N1000 ne sau daya, kuma tun a shekarar bara.
Wani matashi ya ba jama'a mamaki bayan ya nuna katafaren gidan ya gina da kudinsa, Cikin sirrin nasararsa, yace baya bin mata, baya shan giya balle sharholiya.
Gwamnan Yobe ya koka kan yadda sabbin kudi basa zagaya a jiharsa sakamakon karanci ko kuma rashin bankuna da suke karanci a jihar ta Yobe dake arewa maso gabas
Fitaccen 'dan kasuwa mazaunin garin Zaria, Alhaji Usman Bako Zuntu, ya kwanta dama. Ya rasu da asubar Juma'a, ya bar mata biyu da 'ya'ya 26 da jikoki da dama.
Mai kamfanin Twitter ya ba da mamaki yayin da ya yi gwanjon kayayyakin da ke cikin kamfanin a wani yunkuri na biyan kudaden hayan da ake bin kamfanin Twitter.
Yaran masu kudi
Samu kari