Fadar shugaban kasa
Jim kaɗa bayan ganawa da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhqri, gwamna Ben Ayade ya ce zai nemi takarar kujerar shugaban ƙasa a babbak zaɓen 2023, zai nemi shawari.
Garba Shehu ya ce, sukar gwamnatin shugaban Muhammadu Buhari da Mathew Kukah ke yi yayi sanadiyyar jinkirin isowar jiragen yaki Super Tucano daga kasar Amurka.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya nuna takaicinsa ga hukumomin tsaron ƙasa a taronsa da hafsoshin tsaro jiya, ya umarci su kubƴtar da mutane cikin gaggawa.
Gwamnan jihar Imo dake kudu maso gabashin Najeriya, Hope Uzodinma, ya ce ba shi da sauran tantama kan mutanen dake ɗaukar nauyin ayyukan yan bindiga a Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin gwamnonin jihohi 36 na kasar nan da hafsoshin tsaro don buda baki a fadar shugaban kasa, Abuja, a ranar Talata.
A halin yanzu dai akwai akalla mutum 41 da ke son tsayawa takarar shugabancin kasar nan daga jam’iyyun siyasa kamarsu APC PDP, ADC, PRP, SDP, APGA, AP, da AAC.
Aso Villa, Abuja - Yayinda Najeriya ke fama da matsaloli daban-daban, Shugaba Muhammadu Buhari ya kira taron masu ruwa da tsaki da tsaffin shugabannin Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani game da kiran da dattawan Arewa suka yi na cewa ya kamata Buhari ya sauka idan ba zai magance tsaro ba a kasar nan.
Farfesa Yemi, Osinbajo, mataimakin shugaban Najeriya, ya shirya cin abincin buɗe baki tare da yan majalisar dattawa na jam'iyyar APC yau Talata a Aguda House.
Fadar shugaban kasa
Samu kari