Fadar shugaban kasa
Farfesa Kabiru Isa Dandado ya ce janye tallafin man fetur ranar farko ya jawo tsadar rayuwa, ya ce idan yunwa tayi kamari, za a iya dibar jama’a a shigar da su barna
A yau shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da gwamnonin Najeriya kan tsadar rayuwar da aka shiga da kuma ƙata tabarbarewar tsaron a sassan ƙasar ɓan.
Mai magana da yawun shugaba Bola Ahmed Tinubu watau Ajuri Ngalale ya ce an ba mai gidansa mukami. Tinuu ya samu kujerar gwarzon harkokin lafiya a Afrika.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinibu, ya sa labule ga gwamnonin jihohin Najeriya kan batun tsadar rayuwa da kuma harkokin tsaro da ke ƙara taɓarɓarewa a sassan ƙasa.
Mun tattaro matakan da aka cin ma yayin da Bola Ahmed Tinubu ya zauna da Gwamnonin jihohi. Shugaban kasa ya yabi kokarin da Abba Kabir Yusuf ya fara a Kano.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni sun fara yunƙurin kafa rundunar ƴan sandan jihohi da nufin magance duk wata matsala ta tsaro a ƙasar nan.
Za a ga yadda tsarin Shugaban kasa da na Firayim Minista yake aiki a Duniya. Wasu ‘yan majalisa sun kawo kudirin canza salon mulki zuwa Firayim Minista
Sanata Akpabio ya ce an kafa kwamiti na musamman mai dauke da mutane 40 wanda za a ba alhakin aikin yin gyara a kundin tsarin mulkin Najeriya a majalisar dattawa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya baiwa daukacin ‘yan kungiyar Super Eagles lambar karramawa ta kasa ta 'Member of the Order of Niger (MON), da kyautar gidaje a Abuja.
Fadar shugaban kasa
Samu kari