Fadar shugaban kasa
Za a fahimci cewa ashe Janar Sani Abacha bai saci wani kudin Najeriya daga baitul-mali ba, ya saida mai ne ta hannun wasu saboda takunkumin da aka kakaba masa.
Kungiyar Arewa, Kungiyar 'Northern Consensus Movement (NCM), ta ce za ta gudanar da zanga-zanga a fadin kasar, tare da dakatar da kai kayan abinci zuwa Kudu.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta shirya ceto 'yan Najeriya miliyan 50 daga kangin talauci, kamar yadda Ministar Ministar jin kai, Betta Edu ta bayyana
Majalisar dokokin tarayya sun mika kuka ga shugaban kasa Bola Tinubu kan yadda Giwaye daga Kamaru ke shiga jihar Borno suna lalata amfanin gona a kowacce shekara.
Majalisar tarayya ta bayyana cewa ta karkatar da kudin da aka ware domin sayawa shugaban kasa jirgin ruwa zuwa kasafin tallafawa dalibai da bashi.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ware Naira biliyan 4 domin gyaran gidansa da ke barikin Dodan a garin Legas baya ga jirgin ruwa da Naira biliyan 5.
Bola Ahmed Tinubu ya halarci taron da ake yi wa mukarrabansa da jami’an gwamnati, a nan ya ce duk wani wanda ba zai iya sauke nauyin ba, ya ajiye aikinsa.
Gwamnan jihar Ribas, Similanayu Fubara da tsohon gwamnan da ya gaba, Nyesom Wike, ministan Abuja sun haɗu sun gaisa a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Jami’an gwamnati su na kurdowa Aso Rock idan ana taro, Bola Tinubu ya yi wa wasu daga cikin Sakatarori da Hadimansa izinin shigowa FEC da ake yi duk mako.
Fadar shugaban kasa
Samu kari