Hukumar Sojin ruwa
Mun samu labarin cewa, wani yaro mai shekara 10 ya nutse a ruwa a karamar hukumar Buji ta jihar Jigawa a ranar Asabar 26 ga watan Satumba na wannan shekarar.
Biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya, ambaliyar ruwa ta karya gadar Maliki da ke Zaria a jihar Kaduna, mutum daya ya rasu yayin da ruwa ya wanke gonaki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari karo na farko kauyen Fapo dake ƙaramar hukumar Lapai ta jihar Neja, sun kashe mutane sun sace wasu akalla 15.
Jama’a sun shiga tashin hankali a kusa da barikin sojojin kasa na 1 Division a Odogbo a garin Ibadan yayin da aka samu tsautsayi wajen koyon harbi a makon nan
Jaridar Punch ta ruwaito cewa, rundunar sojin ruwan Najeriya ta sallami wani jami'inta bayan gano yana yunkurin aikata luwadi da wani matashi a jihar Delta
An yi hasashe game da yadda za a karasa daminar wannan shekarar. Za a iya gamuwa da ambaliya a Kano, Katsina, Sokoto da Jihohi irinsu Adamawa da Gombe a 2022.
Za a ji ambaliya ta hallaka mutum 50, daruruwan mutane sun bar gidajensu a Jigawa. Hukumar SEMA ta tabbatar da cewa mutane sun nutse, wasu kuma sun jikkata.
Wani mummunan hatsari da ya rutsa da Babur ɗin da wasu sojoji biyu ke kai da babbar motar kwashe shara a Mando Kaduna, ya yi sanadin mutuwar sojojin yau Talata.
Da aka fasa gidan gyara hali cikin dare a Kuje, ‘yan ta’addan da suka yi danyen aikin sun yi wa’azi da harshen Fulanci, Hausa, da Ebira, sannan suka raba kudi.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari