Hukumar Sojin ruwa
Commodore Omatseye Nesiama (retd.) ya rabawa jama’a kayan tallafi. ‘Dan takaran Sanatan na Delta ya yi rabon kayayyakin ne a kananan hukumomin Isoko a makon nan
A Bayelsa, Gwamna ya kira taron gaggawa, ana neman yadda za ayi maganin musibar ambaliya. Mai girma gwamnan ya kira taron majalisar tsaro domin a duba lamarin.
Ambaliyan da aka yi a shekarar nan ya shafi jihohi 27, mun ji labari gwamnatin tarayya za ta bada tallafin gaggawa na buhunan abinci ga inda ake da matsalar
Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya (NiMet) da Hukumar Kula da Yanayin Ruwa ta ƙasa sun ja hankalin jihohin Arewa ta da na Kudu maso Gabas su yi shirin ko ta kwa
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin Insufektan 'yan sanda yayin da suka kai hari kan titin Katsina zuwa Jibiya, sun yi awon gaba da dandazon matafiya .
Mun samu labarin cewa, wani yaro mai shekara 10 ya nutse a ruwa a karamar hukumar Buji ta jihar Jigawa a ranar Asabar 26 ga watan Satumba na wannan shekarar.
Biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya, ambaliyar ruwa ta karya gadar Maliki da ke Zaria a jihar Kaduna, mutum daya ya rasu yayin da ruwa ya wanke gonaki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari karo na farko kauyen Fapo dake ƙaramar hukumar Lapai ta jihar Neja, sun kashe mutane sun sace wasu akalla 15.
Jama’a sun shiga tashin hankali a kusa da barikin sojojin kasa na 1 Division a Odogbo a garin Ibadan yayin da aka samu tsautsayi wajen koyon harbi a makon nan
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari