Hukumar Sojin ruwa
An samu akasi, sojoji sun yi wa mutane ruwan bam-bamai a kauyen Katsina. Zuwa lokacin da muke tattara wannan labari, ba mu da adadin wadanda abin ya shafa.
Rundunar Operation Hadin Kai sun yi nasarar sake gano wata daga cikin ‘yan matan nan na Chibok. Manjo Janar Christopher Musa ya bada wannan sanarwa da kan sa.
Budurwar nan da ta kitsa labarin ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ita, ta gurfana a gaban kotu. Ameerah Sufyan ta amsa laifuffukan da ake zargin ta da aikatawa.
‘Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 6 a Kaduna, har da Mai dakin wani Soja. Saura kiris a tafi da wata karamar yarinya, amma ‘yan bindigan sun dauki mata.
Wani injiniyan ruwa mai suna Pakama da wasu abokan aikinsa biyu sun yi amfani da shafin Twitter don nuna babban kifin da suka kama a tekun da ke unguwar anchora
Najeriya ta kera jirgin ruwa mai kyau da kanta. Shugaban kasa Muhammadu Buhari, zai kaddamar da katafaren jirgin a cikin Disamba mai zuwa nan ba dadewa ba.
Rundunar sojin ruwan Najeriya ta nesanta kanta da wasu kalamai da wata babbar jami'arta, Jamila ta gabatar a gaban kwamitin tsaro na majalisar dokokin kasar.
Edwin Clark, wani dattijon kabilar Ijaw ya caccaki gwamnatin Buhari kan yunkurin gina sansanin sojin ruwa a jihar Kano. Ya ce kamata yayi a Bayelsa ba a Kano ba
Rundunar sojin ruwa ta yi ram da wasu masu fasa kwabrin shinkafa, inda aka kama su da buhunnan haramtacciyar shinkafar waje sama da buhunna 1000 a yankin Calaba
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari