Hukumar Sojin Najeriya
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta bayyana adadin 'yan ta'addan Boko Haram da sojoji suka kama a cikin kasa da mako biyu na aikin da jami'an tsaro suka gudanar.
Wasu bayanai sun nuna cewa mutane na tsaka da saye da sayarwa a kasuwar Gidan Guga ba zato yan bindiga suka shigo suka bude musu wuta, da yawa sun jikkata.
Haɗin guiwar dakarun yan sanda da jami'an hukumar Sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu yan bindiga uku da suka addabi mutane da ta'addanci a jihar Anambra.
'Yan bindiga sun gamu da ajalinsu a hannun wasu jami'an tsaro a jihar Anambra. An hallaka uku yayin da aka gano layu da guraye a jikinsu kaca-kkaca ba kai.
Akalla 'yan ta'adda takwas aka hallaka da ake zargin 'yan Boko Haram ne a yankin New Bussa a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja, inji rahoton Tribune Online.
Dakarun hadin gwiwa na rundunar sojin sama da kasa sun halaka wasu yan bindiga guda takwas yayin da suke yunkurin kai mummunan hari kan al'umma a jihar Neja.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da tsohon SSG a jihar Enugu, Dakta Dan Shere, da wasu mutane da dama ranar
Wasu mahara da ake kyautata zaton yan fashin daji ne sun kutsa har gida sun halaka Dagacin kauyen Nyalun a yankin karamar hukumar Wase, jihar Filato, Salisu Idi
Wani tsohon mamba a majalisar dokokin jihar Anambra dake kudu maso gabashin Najeriya, Sylvester Okeke, ya shiga hannun masu garkuwa da mutane a kan hanyar gida.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari