Hukumar Sojin Najeriya
Mai fashin baki akan harkar tsaro, Bulama Bukarti ya soki shawarar da tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Yerima ya bayar akan sulhu da 'yan bindiga a kasar.
Dazu nan aka ji Malam Nuhu Ribadu ya yi bayanin abin da su ka tattauna da Bola Ahmed Tinubu, ya yi alkawarin cewa shi da hafsoshin tsaro za su kawo tsaro a kasa
Akwai sojojin da za ayi wa karin matsayi a dalilin ritaya da aka yi a yanzu. Za a cike gibin da za a bari na mukamai, saboda haka wasu za su samu karin girma.
Hedikwatar tsaro ta umarci duk sojan da yake gaban sababbin Hafoshi ya ajiye aikinsa. Nadin sababbin Hafsu ya jawo Janarori za su bar aiki cikin kwanaki kadan.
Malam Nuhu Ribaɗu ya karba daga Babagana Munguno, a matsayin sabon mai bai wa shugaban ƙasa Tinubu shawara kan harkokin tsaron ƙasa NSA, ya ɗauki alkawari.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da gano wani sansani da ake haihuwar jarirai ba bisa ka'ida ba da kuma safarar mutane a jihar Adamawa da ke Najeriya.
Shugaban sojojin kasa ya canzawa manyan sojojin Najeriya wuraren aiki. Janar Taoreed Lagbaja ya fitar da wasu nade-naden mukaman farko da ya yi a ofishin COAS
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya bayyana cewa yana da kwarin guiwar sabbin hafsoshin tsaron da aka naɗa zasu taka rawa wajen magance kalubalen tsaro.
Jami'an sojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) tare da haɗin guiwar Civilian Joint Task Force (CJTF) sun halaka mayakan kungiyar yan ta'adda 6 a jihar Borno.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari