Hukumar Sojin Najeriya
Wasu yan bindiga sun tare motocin kamfanin 'Benue Links' mallakin gwamnatin jihar Benuwai, sun yi awon gaba da fasinjoji akalla 10 ranar Lahadin nan.
Rundunar sojin saman Najeriya ta ƙaɗa kassara ƙungiyar 'yan ta'adda da ta hana al'umma zaman lafiya a dajin Sambisa na jihar Borno, an sheƙe su da dama.
Yayin da ake ci gaba da zaman shiri tsakanin Jamhuriyar Nijar da kungiyar ECOWAS, sojin Nijar sun yanke alakar soji da kasar Jamhuriyyar Benin kan zargin zagon kasa.
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari a jihar Plateau, maharan sun kai farmakin ne da tsakar dare a jiya Lahadi inda su ka kashe mutane 11.
Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun harbe mutum uku har lahira a yankin ƙaramar hukumar Logo da ke jihar Benuwai, daga ciki har da 'yan sa'kai guda biyu.
Wasu tsagerun 'yan fashin daji sun sake kai hari wata majami'a a kudancin jihar Kaduna da daren ranar Alhamis, sun halaka matamin da ke koyon aiki, Ɗanlami.
Sojojin juyin mulkin Gabon, sun sanar da cewa sun bai wa hamɓararren shugaban ƙasar Ali Bongo 'yancin zuwa duk inda ya ga dama a fadin duniyar nan domin neman.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari garuruwa uku da ke yankin Ibadan, babban birnin jihar Oyo da tsakar dare wayewar garin Talata, sun tafi kaya masu amfani.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari