Hukumar Sojin Najeriya
Shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa sabbin shugananin sojin Najeriya, sufeta janar da yan sanda da mai ba da shawara kan tsaron ƙasa (NSA).
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sallami dukkan shugabannin hukumomin tsaro da IGP na ƙasa daga aiki, ya kuma ƙara wa Malam Nuhu Ribado matsayi.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka ma'aikacin hukumar zabe INEC, Emmanuel Igwe, a jihar Ebonyi yayin da yake hanyar dawowa daga jihar Abiya.
Wasu yan bindiga guda 2 sun sheka barzahu yayin da suka kutsa kai cikin sansanin yan banga da tunanin suna bacci a yankin karamar hukumar Ihiala, jihar Anambra.
Gwamnan jihar Zamfara, Lawal Dauda, ya gana a sirrance da hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Lucky Irabor, a hedkwatar tsaro, ya nemi karin dakarun soji.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace Malamin Coci a yankin karamar hukumar Ohimini ta jihar Benuwai ranar Alhamis da daddare.
Rundunar sojin Najeriya sun kashe akalla tsagera 42 ta re da kama fiye da 90 da suka addabi mutane a samamen da suka kai a wurare daban-daban a Arewacin kasar.
Sojojin Najeriya sun sanar da cewa jami'ansu sun ƙwato N11m tare da halaka 'yan ta'adda da dama a ayyukan da jami'ansu ke gudanarwa a wasu yankuna na jihohin.
Wasu yan bindiga da ake tsammanin masu garkuwa ne sun kwashi daliban jami'ar UNIJOS guda 7 da tsakar daren Talata yayin da suka karatun jarabawar karshen zango.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari