Hukumar Sojin Najeriya
Duk sojan da bai da shirin yi wa manya biyayya ya bar gidan soja. Kwamandan runduna ta 81 a gidan sojojin kasa ya gargadi dakarun Najeriya da cikakkiyar biyayya
Bayan juyin mulkin Gabon, AU ta bayyana bacin rai tare da bayyana hakan a matsayin abin da bai dace ba. A cewar AU, hakan ya saba da doka a wannan zamanin.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta sanar da cewa har kawo yanzu, akwai adadin mutane akalla 23,000 da suka ɓace sakamakon matsaloli daban-daban na rashin tsaro.
Sabon ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya na daf da bankwana da matsalar tsaro idan aka samu kayan aiki na zamani ga jami'an tsaro
Kasashen Kamaru da Rwanda sun yi garambawul ga rundunar tsaron kasashensu yayin da ake fuskantar juyin mulki a kasashen Nahiyar Afirka da dama bayan na Gabon.
Bayan samun tasgaro a juyin mulki a Gabon a shekarar 2019, sojin kasar sun samu nasarar kifar da gwamnatin Ali Bongo bayan shekaru 12 ya na mulkin kasar Gabon.
Tsohon ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce ko kadan bai yi mamakin faruwar juyin mulki ba a kasar Gabon inda ta ce sauran kasashe su shirya.
Sojin Jamhuriyar Nijar sun datse ruwa da kuma wutar lantarki zuwa ofishin jakadancin Faransa bayan wa'adin da su ka bai wa jakadan kasar ya cika na sa'o'i 48.
Yanzu muke samun labarin yadda aka ji rasuwar tsohon kakakin rundunar sojin Najeriya Manjo Janar Bernard Onyeuko bayan da ya kwanta rashin lafiya a asibiti.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari