Hukumar Sojin Najeriya
Yan bindiga sun kai hari Kauyen Yola, ƙaramar hukumar Karaye ta jihar Kano sau biyu a jere, sun kashe mutane kuma sun yi awon gaba da wasu da yawa.
SOPAPU bangaren mata sun tabbatar da cewa yan bindigan daji sun yi awon gaɓa da mata aƙalla 27 da wasu kananan yara hudu ranar 2 ga watan Oktoba, 2023.
Kasar Iran ta yi gargadi mai tsauri kan shirin kasar Isra'ila ma mamayar Zirin Gaza yayin da ake ci gaba da yaki tsakanin Isra'ila da kungiyar Hamas ta Falasdinu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wasu mutane 17 daga hannun 'yan bindiga a jihar Kebbi bayan zazzafan artabu tsakaninsu da masu garkuwan.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce dakarun soji a shiyyoyin arewa uku sun haaƙa yam ta'adda 500 cikin mako ɗaya, sun kuma ceto mutane 49 da aka sace.
Kwana uku bayan harin da aka kai gidajen kwanan ɗalibai na wajen makaranta, yan bindiga sun nemi N80m a matsayin kuɗin fansar ɗaiban jami'ar jihar Nasarawa.
Hukumar sojin Najeriya ta kaddamar da atisayen tsaftace wurim da bama-bamai suka fashe a Ikeja, babban birnin jihar Legas shekaru 21 da suka wuce a jihar Legas.
Tsagerun yan bindigan daji sun sake shiga ƙauyukan jihar Neja jiya Taata da daddare, sun kashe Magajin Garin Zazzaga, Mallam Usman Sarki, sun tafi da wasu.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radɗa na jihar Katsina ya kaddamar da Community Watch Corps, sabuwar rundunar tsaro da zata taimaka wajen tabbatar da zaman lafiya.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari