Labaran tattalin arzikin Najeriya
Wani kwararren likita ya ba 'yan Najeriya game da amfani man da ke kodar da fatar dan Adam musamman a jikin yara kanana, ya ce hakan zai haifar da matsala.
Kasar Saudiyya ta bayyana bude wani tsohon babban birninta da ke da dimbin tarihi, ta ce kowa zai iya ziyarta don ba ido aminci da kuma ganin yadda ginin yake.
Gwamnonin Najeriya sun karyata wani ministan Buhari da ya kunce cewa, su suka jefa kasar nan cikin matsanancin talauci da ake ciki. Gwamnonin sun yi bayani.
Kamfanin Dangote zai dauki tarin matasa aiki domin cike gibin rashin aikin yi a Najeriya. An bayyana dalla-dalla yadda za a cike wannan fom na neman aikin.
Wata tela ta cika alkawari, ta kuma gwangwaje wata amarya da dinki mai kyau, lamarin da ya sa ta fashe da kuka ta fara yiwa tela tofin albarka a bainar jama'a.
Wani direban mota ya taro rikici bayan da ya sheke wani mutum garin tserewa a gidan mai bayan da aka siyar masa mai. Ana zaton ba zai biya kudi ba, don aka.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar APC a wata jihar Kudu ya bayyana yadda ya shirya amfani da baiwar da Allah ya yiwa Yahoo Boys wajen ciyar da jiharsa gaba a 2023.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana amincewarta da koyar da dalibai da harshen uwa a fadin kasar nan. Wannan na zuwa daga bakin ministan ilimi Adamu Adamu a Abuja.
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana cewa, gwamnati ta janye dokar da ta sanya na haramtawa 'yan a daidaita sahu bin wasu tituna saboda dalilai.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari