Hukumar yan sandan NAjeriya
Ana samun bayanai akan yadda ‘yan bindiga suka kai farmaki wasu anguwanni da ke cikin karamar hukumar Shiroro a cikin jihar inda suka halaka fiye da mutane 13 a
Hukumar tsaro ta NSCDC reshen jihar Bauchi ta kama wata Zainab Malam Barka mai shekaru 35 daga anguwar Madara da ke karkashin karamar hukumar Katagum bisa zargi
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Enugu ta kama wani magidanci mai suna Ifeanyi Amadikwa bisa zarginsa da kashe yaransa su uku da kuma boye su a firinji.
Asirin wani mutum ya tonu yayin da aka kama shi da zargin cin hanjin 'yan adam a jihar Zamfara. An bayyana ta yadda aka yi aka kama shi da sauran mutanensa.
Wasu da ake zargin yan bindiga ne, a ranar Laraba sun sace yan kasuwa da dama da ke hanyarsu ta zuwa Kano daga karamar hukumar Birnin Gwari a Jihar Kaduna. Wani
'Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba, a ranar Laraba sun sace mahaifiyar Isyaku Ali-Danja, dan majalisa mai wakiltar mazabar Gezawa a majalisar jihar Kano a
Wani matashi mai shekaru 21, Auwal Abdulrasheed ya shiga hannun yan sanda a jihar Kano bayan ya yi garkuwa da budurwa tare da yankata da kuma neman kudin fansa.
Cikin kwanaki bakwai, ‘yan bindiga sun kona kauyaku biyar inda suka kai munanan hare-hare wanda sanadin su a kalla mutane 200, sannan sun sace mutane 12 a wasu
'Yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jarida wanda ma’aikaci ne da Nasarawa Broadcasting Service, Salisu Maki a Lafia, babban birnin jihar, a lokacin da ya da
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari